Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Majalisar Wakilai: Gwamnonin APC sun goyi bayan takarar Abbas

Gwamnonin APC sun kudiri niyar marawa takarar Abbas baya.

Tinubu ya nada dan Arewa Sakataren Gwamnati

Tsohon Mataimakin Gwamnan Jigawa, Sanata Ibrahim Hassan Hadejia, ya zama Mataimakin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa.

Ni da Kwankwaso aminan juna ne —Shekarau

Shekarau ya ce duk da sabanin ra’ayi irin na siyasa, shi da Kwankwaso aminan juna ne sosai

Zan yi aiki tare da kai, Biden ya bai wa Tinubu tabbaci

Shugaban na Amurka ya ce za su aiki tare da sabon angon Najeriya.

KAI-TSAYE: Yadda Rantsarwar Tinubu da Gwamnoni 28 ke gudana

Wainar da ake toyawa a wajen rantsar da shugaban kasar Najeriya na 16, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima da gwamnoni 28.