Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gwamnatin Abba za ta dora a kan ayyukan Ganduje —Kwankwaso

Kwankwaso ya bayyana abin da suka tattauna da Tinubu da kuma bangarorin da Gwamna Abba zai ba wa muhimmaci

“’Yan Najeriya da kansu za su roki Tinubu ya yi tazarce”

Shugabar Mata ta Jam’iyyar APC, Betta Edu, ta ce Tinubu zai yi wa ’yan Najeriya ayyukan da har za su koma rokon sa ya yi wa’adi na biyu.

Sabuwar wakar Rarara ta sake yamutsa hazo

Sabuwar wakar Rarara ta sake janyo cece-kuce

Kotun Koli ta kori karar PDP kan takarar Tinubu da Shettima

Kotun ta yi fatali da karar da Jam’iyyar PDP ta shigar, inda ta ce jam’iyyar adawar ba ta da hurumin tsoma baki a cikin harkon cikin gida

Hada kan kasa: “Akwai jan aiki a gaban Tinubu”

Kafin Zaben Shugaban Kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, wanda Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta sanar da Bola Ahmed Tinubu na APC a matsayin wanda ya la