Shugabancin Majalisa: Su Doguwa sun janye wa Abbas Tajuddeen
Doguwa da sauran ‘yan takarar APC sun mara wa Abbas Tajuddeen wanda jam’iyyar ta tsayar domin jagorantar zauren majalisar na 10
Fagen Siyasa
Doguwa da sauran ‘yan takarar APC sun mara wa Abbas Tajuddeen wanda jam’iyyar ta tsayar domin jagorantar zauren majalisar na 10
Gwamna Matawalle ya bukaci EFCC, ta ya daina takura wa gwamnoni da bincike, ta waiwaya kan fadar Shugaban kasa da ministoci masu barin gado
Fada ya kaure tsakanin jagororin bangarorin Jam’iyyar LP a yayin zaman Kotun Sauraron Karar Zaben Shuaban Kasa.
Tinubu ya yi wa Kwankwaso tayin tafiya tare a sabuwar gwamnati da kuma yiwuwar sasanta tsakaninsa da Ganduje
Garba Shehu ya ce a gwamnatin Buhari Najeriya ta wadatu da abinci