Majalisa ta amince da dokar tsayawa takarar indifenda
Hakan zai ba daidaikun mutane damar tsayawa takarar kujerar shugaban kasa da gwamnaoni da shugabancin kananan hukumomi ko wakilici a majalisar dokoki
Fagen Siyasa
Hakan zai ba daidaikun mutane damar tsayawa takarar kujerar shugaban kasa da gwamnaoni da shugabancin kananan hukumomi ko wakilici a majalisar dokoki
Da alama zaben shugaban kasar Turkiyya zai kai ga zagaye na biyu, duk da cewa shugaba Recep Tayyip Erdogan ke kan gaba da 4% a zagayen farko.
Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar LP, Peter Obi, cewa ya zama dole ya zama shugaban kasar Najeriya.
An samu baraka a Jam’iyyar LP da ke kalubalantar nasarar Tinubu a gaban kotu
Akeredolu ya bayyana matakin a matsayin wani gadar zaren da ake shirya wa Tinubu.