Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Sarautar Kano: Dawo da Sanusi II yana hannun Abba —Kwankwaso

Kwankwaso ya yi tsokaci game da Masarautar Kano da Gwamnatin Ganduje ta raba zuwa masarautu biyar.

Ganduje na mana kafar ungulu —Kwamitin karbar mulkin NNPP

Kwamitin karbar mulki na Gwamnan Kano mai jiran gado Injiniya Abba Kabir Yusuf ya zargi Gwamna Abdullahi Ganduje da yi wa shirinsu kafar ungulu don ga

Zaben Adamawa: Kotu ta kori karar da Binani ta shigar

Aisha Binani tana kalubalanar nasarar Gwamna Ahamdu Fintiri na jam’iyyar PDP a zaben gwamnan Adamawa.

Shugaban Amurka Biden na neman tazarce

Biden na neman wa’adin mulki na biyu a zaben da za a gudanar a 2024

Zan koma Nijar da zama idan… —Buhari

Buhari ya ce ya dauki duk wani laifi ko caccaka ko zargin da ake wa gwamnatinsa