Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Ana ganin cewa wannan goyon baya na iya saɓa wa muradin magoya bayan mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima

2027: Mace ta farko ta fito neman takarar Gwamnan Gombe a APC

Hajiya Sa’adatu, ta shahara a fannin gudanarwa da kuma fafutikar kare haƙƙin mata, inda ta shafe shekaru ana damawa da ita a muhimman ayyukan gwamnati

An saya wa Tinubu fom ɗin tsayawa takara a 2027

Bayanai sun nuna cewa an sayi fom ɗin ne kan naira miliyan 100.

Mun amince da tazarcen Tinubu da Namadi a 2027 — Dattawan APC a Jigawa

An cimma wannan matsaya ne a ranar Lahadi yayin wani taron kolin kwamitin, wanda ake ɗauka a matsayin mafi girman hukuma ta yanke shawara a jam’iyyar

Majalisa ta amince da Murtala Garo a matsayin Mataimakin Gwamnan Kano

Majalisar ta tabbatar da zabin Murtala Garo ne kasa da mako guda bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya aike mata ta bukatar hakan.