Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Tsohon Minista ya kayar da Kabiru Marafa a kujerar Sanatan Zamfara

Ya sami nasarar ce bayan ya doke Kabiru Marafa

INEC ta dakatar da tattara sakamakon Adamawa

An sanar da Binani a matsayin wacce ta yi nasara tun ba a gama ƙidaya ƙuri’un da aka kaɗa ba.

Wamakko ya sake zama zababben Sanatan Sakkwato ta Arewa 

Wamakko ya yi galaba a kan Mataimakin Gwamnan Sakkwato, Mannir Muhammad Dan Iya na jam’iyyar PDP.

Sylva ya zama dan takarar gwamnan Bayelsa a APC

A yanzu Sylva zai kara da gwamna mai ci, Sanata Douye Diri.

M.B Shehu ya doke Goro a mazabar Fagge ta Tarayya

Goro ne ya zo na uku bayan samun kuri’u 8,669.