Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zaben Adamawa: Magoya bayan Fintiri sun yi zanga-zanga a ofishin INEC

Magoya bayan Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na Adamawa, sun yi da zanga-zanga a Hedtikwatar Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) na jihar. Shugaban kungiyar, Abdu

Atiku bai cika sharudan lashe zabe ba —INEC

INEC ta bukaci kotu ta yi watsi da karar da Atiku ya shigar saboda bai cika sharudan lashe zaben shugaban kasa ba.

NNPP ba ta dan takarar Gwamnan Kano —APC ga kotu

APC ta ce babu sunan Abba a jerin sunayen ’yan takarar Jihar Kano da NNPP ta tura wa INEC

Zaben Sanata: Kalubalen da ke gaban Tambuwal

Akwai masu ganin Gwamna Tambuwal zai iya shan kasa.

Kano: ALGON ta gargadi kwamitin Abba kan zafafa siyasa

Kwamitin karbar mulkin yana zargin shugabannin kananan hukumomin kan yin almubazarranci da dukiyar gwamnati.