Sam ba a yi zaben Gwamna ba a Adamawa – Dan takarar SDP
Ya ce APC da PDP sun hada kai da INEC da jami’an tsaro wajen yin magudi
Fagen Siyasa
Ya ce APC da PDP sun hada kai da INEC da jami’an tsaro wajen yin magudi
Mataimakin na Peter Obi, ya ce babu wanda ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi.
APC na zarginsa da ba da umarnin a zabi wasu ba mambobinta ba
Ta ce bai tsinana wa jam’iyyar komai ba a zabukan da suka gabata
Dan takarar ya yi zargin an tafka magudi a zaben Jihar