Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Dan takarar APC ya ci zaben Gwamnan Sakkwato

Ahmad Aliyu Sokoto daga APC, jam’iyyar adawa a Jihar Sakkwato, ne ya zama zababben gwamna

Dikko Radda na APC ya lashe Zaben Gwamnan Katsina

Hukumar zabe mai zaman kanta a Jahar Katsina ta sanar da cewa Dokta Dikko Radda shi ne ya lashe zaben Gwamnan Jahar da gagarumin rinjaye kamar yadda j

Gwamna Buni ya lashe Zaben Gwamnan Yobe

Sakamakon zaben gwamna da Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) reshen Jihar Yobe ta shelanta cewar,  Gwamna Mai Mala Buni na jam’iyyar AP

Zanariyar Saminaka ta lashe zaben kujerar Majalisar Dokokin Kaduna

Hukumar INEC, ta bayyana Zinariyar Saminaka, Hajiya Munira Suleiman Tanimu ta jam’iyyar APC, a matsayin wadda ta lashe zaben kujerar Majalisar D

Zaben Kano: APC tana gaban NNPP da kuri’a 1113

Hukumar Zabe Mai zaman kanta ta Kasa (INEC) reshen Jihar Kano ta fara tattara tare da sanar da sakamakon zaben gwamna na aka kada a jihar a jiya Asaba