Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

An kama matashi da makamai a Kano

A maimakon a fara zabe kamar yadda aka tanada, rikici ya mamaye wani yanki na Unguwar Chiranchi.

Rikici ya barke a mazabar Abba Gida-Gida da Abdullahi Abbas a Kano

Hatsaniya ta rincabe a Unguwar Chiranci.

NNPP ta bukaci DSS ta sako ’ya’yanta da ta tsare a Kano

Jam’iyyar NNPP ta bukaci DSS ta sako ‘ya’yanta da hukumar ta tsare a kananan hukumomin Jihar Kano.

Gwamnatin Kano ta zargi NNPP da shirya magudi a zaben gwamna

Gwamnatin Jihar Kano na zargin jam’iyyar adawa ta NNPP da shirin amfani da jami’an sa ido na bogi da nufin yin magudi a zaben gwamna da ’y

Zaben Gwamnan Gombe: Jam’iyyu 5 sun mara wa dan takarar AA baya

Kwana biyu kafin zaben gwamna, jam’iyyun siyasa 5 a Jihar Gombe sun hade wajen goyon bayan takarar Burgediya Nuhu Millier (mai ritaya) na Jam’iy