Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kotun Koli ta ba wa Rufai Hanga na NNPP kujerar Sanatan Kano ta Tsakiya

Kotun Koli ta umarci INEC ta maye gurbin Shekarau da sunan Rufai Hanga a matsayin zababben Sanatan Kano ta Tsakiya

Lokutan da INEC ta dage zabe a Najeriya

Waiwayen lokutan da INEC ta dage babban zabe daga 1999 zuwa 2023 a Najeriya

Rikicin siyasa: An kashe mutum 1 an jikkata 14 a mahaifar gwamnan Bauchi

Mutum guda ya mutu, wasu 14 sun jikkata a rikicin siyasa da ya barke tsakanin magoya bayan jam’iyyun PDP da APC a garin Duguri

Jam’iyyar Accord ta kori shugabanninta kwana 2 kafin zaben gwamna

Malam Muhammad Nalado ya kuma karyata ikirarin tsohon shugaban jam’iyyar da ke cewa uwar jam’iyyar ta kulla yarjejeniyar goyon bayan Gwamn

Kotu ta amince INEC ta loda wa BVAS bayanan zaben gwamnoni

Kotun Daukaka Kara ta ba wa INEC izinin loda wa na’uarar BVAS bayanan zaben gwamnoni da ke tafe