Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

INEC za ta sake zaben dan majalisa a mazabar Alhassan Doguwa

INEC ta ce babu wanda ya lashe zaben kujerar Majalisar Tarayya ta Doguwa Tudun Wada.

Shugabar matan PDP ta sauye sheka kwana 4 kafin zaben gwamna a Sakkwato

Kulu Abdullahi Rabah, wadda aka sani da ’Yar Sardauna ta sauya sheka zuwa APC kwana hudu kafin zaben gwamna

Shin har yanzu Kano da Legas na da tasiri ga nasarar dan takarar shugaban kasa?

Legas da Kano ke kan gaba wajen yawan masu katin zabe, amma wanda ya ci zabe ba shi da rinjaye a jihohin

An maka dan takarar gwamnan PDP na Katsina a Kotu kan kudin zabe

Jam’iyyar PDP na da tsagi biyu a jihar; wanda kowane ke ikirarin shugabancinta.

Shugaban APC ya shiga bayan labule da gwamnonin jam’iyyar

Taron na sirri na gudana a shelkwatar jam’iyyar da ke Abuja.