INEC ta cire Alhassan Doguwa daga jerin zababbun ’yan majalisa
Duk da cewa an bayyana dan majalisar a matsayin wanda ya lashe zabe, babu sunansa a cikin jerin wadanda INEC za ta ba wa takardar shaida
Fagen Siyasa
Duk da cewa an bayyana dan majalisar a matsayin wanda ya lashe zabe, babu sunansa a cikin jerin wadanda INEC za ta ba wa takardar shaida
Mataimakin Shugaban APC na Yankin Arewa maso Yamma, ya nemi su ajiye mukamansu saboda rudin da suka yi wa Shugaba Muhammadu Buhari .
Jam’iyyar APC ta ce kamata ya yi Atiku ya gode wa Allah da bai kare a mataki na uku ko na hudu a zaben ba.
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta bayyana cewa cikin kankanin lokaci za ta gurfanar da zababben Dan Majalisar Tarayyar a gaban kotu
Atiku, wanda ya zo na biyu a zaben shugaban kasa, ya ce zaben 2023 shi ne mafi muni a tarihin Najeriya