Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Tsagin Wike na PDP zai tsayar da ɗan takarar da zai ƙalubalanci Tinubu 

Rahotanni sun nuna cewa Wike ya kasance mai goyon bayan Shugaba Tinubu, inda a wata tattaunawa ya bayyana a cewa PDP ba ta da ƙarfin kudi da zai iya ɗ

Obi da Kwankwaso sun fi Atiku yawan magoya baya – Ƙungiyar Kwankwasiyya

Ƙungiyar ta ce har yanzu Kwankwaso yana da tasiri a siyasar Kano da Najeriya baki ɗaya.

Yau Kotun Ƙoli ke sauraron shari’ar Jam’iyyar ADC da DPP

A yau Litinin Kotun Koli za ta yi zama kan shari’o’in da ke gabanta kan rikicin shuganci da ya dabaibaye jam’iyyun adawa na ADC da P

Jigon APC a Jigawa ya sauya sheƙa zuwa ADC

Udi ya bayyana rashin jin daɗinsa kan yadda al’amuran jam’iyyar ke tafiya daga matakin ƙaramar hukuma zuwa jiha har ma da ƙasa baki ɗaya.

Dan Sarkin Daura ya fito takarar dan Majalisar Wakilai

Sai dai bai bayyana jam’iyyar da zai tsaya a ƙarƙashinta ba, lamarin da ake ganin na iya zama dabara