Kabiru Gaya ya fadi zabe bayan shekara 16 a Majalisa
Kawu Sumaila na Jam’iyyar NNPP ya lashe 10 daga cikin kananan hukumomi 16 da ke Kano ta Kudu
Fagen Siyasa
Kawu Sumaila na Jam’iyyar NNPP ya lashe 10 daga cikin kananan hukumomi 16 da ke Kano ta Kudu
Jam’iyyar LP da ta PDP kowannensu ya lashe kananan hukumomi biyu a Jihar Kaduna kamar yadda hukumar zabe ta bayyana.
Wanda ya ci zaben dan takarar PDP a lokacin da yake tsare a hannun ’yan bindiga ya kayar da dan majalisa mai ci
Majiyarmu ta ce a bisa kuskure sojan ya yi harbin
Wannan ce karamar hukuma ta farko da Tinubu ya lashe a jihar