Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kabiru Gaya ya fadi zabe bayan shekara 16 a Majalisa

Kawu Sumaila na Jam’iyyar NNPP ya lashe 10 daga cikin kananan hukumomi 16 da ke Kano ta Kudu

LP da PDP sun lashe kananan hukumomi 2 a zaben shugaban Kasa a Kaduna 

Jam’iyyar LP da ta PDP kowannensu ya lashe kananan hukumomi biyu a Jihar Kaduna kamar yadda hukumar zabe ta bayyana.

Wanda aka yi garkuwa da shi ya ci zaben Majalisar Tarayya

Wanda ya ci zaben dan takarar PDP a lokacin da yake tsare a hannun ’yan bindiga ya kayar da dan majalisa mai ci

Soja ya harbe dan siyasa a cibiyar tattara sakamakon zabe

Majiyarmu ta ce a bisa kuskure sojan ya yi harbin

Tinubu ya lashe karamar hukuma ta farko a Bayelsa

Wannan ce karamar hukuma ta farko da Tinubu ya lashe a jihar