Kwankwaso ya fice daga jam’iyyar NNPP
Rahotanni sun bayyana cewar tsohon gwamnan ya kammala shirye-shiryen komawa jam’iyyar ADC a ranar Litinin.
Fagen Siyasa
Rahotanni sun bayyana cewar tsohon gwamnan ya kammala shirye-shiryen komawa jam’iyyar ADC a ranar Litinin.
Saraki ya ce yana son ganin jam’iyyar ta daidaita kowane ɓangare da ke takun saƙa da juna.
“Tarihi zai maimaita kansa, da ikon Allah, sai an kayar da Dauda a zaɓe mai zuwa tun da ya fi waɗanda ya gada zalunci, abin da Matawalle ya samu a she
Wannan mataki na Kwankwaso na iya ƙara wa jam’iyyar ADC ƙarfi.
Murabus ɗin Gwarzo ya zo ne a daidai lokacin da ake cikin rikice-rikicen siyasa da shari’a kan ofishin mataimakin gwamna a Kano, inda majalisar dokoki