Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kotu ta kori Mohammed Abacha daga takarar gwamnan Kano

Kotun Daukaka Kara ta kwace takarar Gwamnan Kano a Jam’iyyar PDP daga Mohammed Abacha ta bai wa Sadiq Wali.

An shiga rudani kan ‘sauya shekar’ Mataimakin Gwamnan Sakkwato

Sanarwar da ya fitar ranar Alhamis ta ce babu kamshin gaskiya a labarin da ke cewa ya bar PDP

‘Duk dan kasar wajen da muka kama yana kada kuri’a zai dandana kudarsa’

Hukumar ta ce duk wanda ta kama zai yaba wa aya zakinta

’Yan daba sun hallaka matashi a Kano

Wani matashi mai suna Sadik Kabir Tudun Murtala ya rasa ransa sakamakon saran da ake zargin ’yan bangar siyasa sun yi masa a Kano.

2023: Ku karbi kudinsu sannan ku zabe ni, kiran Obi ga ’yan Najeriya

Za mu samar da Najeriya sabuwa ta yadda kowa zai ji dadi