Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kwankwaso bai gana da Atiku ba, ba zai goyi bayan kowa ba —NNPP

Jam’iyyar ta ce babu wata ganawa da wakana tsakanin ’yan takarar.

Wike ya hana Atiku wurin taron yakin neman zabe a Ribas

Yanzu haka dai ana jira a ga inda gwamnonin G5 da Wike yake jagoranci za su karkata da kuma irin abin da zai biyo baya.

Shin Peter Obi zai hade da Atiku?

Ya ce wannan batu ne mara tushe balle makama

Takarar Sanata: Ahmad Lawan zai san matsayinsa ranar Litinin

APC ce ta daukaka kara bayan Babbar Kotun Tarayya ta bayyana Machina a matsayin halastaccen dan takara

Ba mu da masaniyar masu neman kai Tinubu kasa —Gwamnati

Gwamnati ba ta san da wasu ma su yi wa Tinubu zagon-kasa ba