Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zargin zagon kasa: Aisha Buhari ta saki bidiyon El-Rufai

Matar Buhari ta saki bidiyon Nasir El-Rufai yana zargin kusoshin gwamnatin Buhari na yi wa takarar Tinubu kafar ungulu.

Kotun Koli ta kori dan takarar gwamnan APC na Taraba

Kotun Koli ta soke Sanata Emmanuel Bwacha a matsayin dan takarar kujerar Gwamnan Jihar Taraba a Jam’iyyar APC

Barazanar kisa: Kotu ta sa a cafke shugaban APC na Kano

Kotu ta sa a tsare Shugaban APC na Jihar Kano, Abdullahi Abbas, kan zargin barazanar kisa

Atiku zai bude makarantar haddar Al-Kur’ani mai dalibai 500 a Kano

Ranar 9 ga Fabrairu Atiku zai yi gangamin yakin neman zabensa a Jihar Kano

Yadda APC ta hana Tinubu taron yakin neman zabe a Neja

Ana zargin rashin jituwar da ke tsakanin Sanata Abadullahi da Gwamna Bello ya hana gudanar da taron.