Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Hattara da masu yada labaran karya a kan Tinubu —APC

A bar mutane su yi zabin dan takarar da suka ga ya dace.

Bayan zargin yi wa takararsa zagon kasa, Tinubu ya ziyarci Buhari a Daura

Ana ganin ziyarar na da alaka da kalaman Tinubu a kan gwamnatin Buhari

PDP ce ta haifar da wahalar man fetur a Najeriya – Tinubu

Ya yi zargin mutanen da PDP ta ba lasisin dillancin man lokacin mulkinta ne yanzu ke zagon kasa

Take-taken da ake nufi da karancin mai da sauya fasalin Naira —Tinubu

Ya ce matsalar karancin fetur ba za ta hana ’yan Najeriya zuwa kada kuri’a ba ranar zabe.

An jefe ni har sau biyu lokacin kamfe a Katsina – Peter Obi

Sai dai dan takarar ya tsira ba tare da ya ji rauni ba