Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

An cafke wani mutum da Katin Zabe 29 a Kano

NNPP ta yi zargin APC ce ta ba da aikin tattaro katunan.

Kaduna 2023: Zan sauya wasu manufofin El-Rufa’i idan na ci zabe– Uba Sani

Uba Sani ya ce Gwamana El-Rufai mutum ne wanda bai kubuta daga yin kuskure ba.

2023: Tamkar batanci ne ’yan Najeriya su ki zaben Tinubu —Isa Yuguda

Yuguda ya ce Tinubu ne mafi dacewa ya gaji Buhari.

Duk mai son mukami a gwamnatina sai ya kawo akwatinsa yayin zabe —Atiku

Ya ce ba yawon kamfe ne kawai zai sa mutum ya sami mukami ba

Kuskuren shekara 24 ne ya jefa Najeriya halin da ta ke ciki — Kwankwaso

Kwankwaso ya ce ya gano yadda zai dinke barakar da Najeriya ke fuskanta