Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kano 2023: Dalilin ba wa Gawuna takarar Gwamna —Ganduje

Biyayya ta sa muka tsayar da Gawuna takarar Gwamnan Kano, in ji Ganduje.

Abin da ya sa Mataimakin Peter Obi hawaye ana tsaka da muhawara

Ya ce ba a tana zagin mahaifinsa ba sau da ya shiga siyasa

2023: Dalilina na janyewa daga takarar dan majalisa — Alan Waka

Ya ce har yanzu babu wata cikakkiyar shaidar takara daga jam’iyyar tasa

Za mu sama wa Katsina N10bn daga hasken rana a shekara —NNPP

Jam’iyyar NNPP ta yi alkawarin samar da kudaden shiga Naira biliyan 1o daga hasken rana a duk shekara a Jihar Katsina.

Kotu ta soke hukuncin hana PDP takarar Gwamnan Zamfara

Da farko Babbar Kotun Tarayya da ke Gusau, ta soke zaben Dauda Lawan a matsayin dan takarar Gwamna Jihar Zamfara a PDP