Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zan amince da nasarar Binani muddin ta kada ni a mazabarta —Ardo

An daina yaudarar jama’ar Jihar Adamawa da dan wani na goro da za a basu su kada kuri’a.

Tinubu ba zai ci amanar Arewa ba —Badaru

Badaru ya ce Tinubu yana da koshin lafiya tun sa ya iya gudanar da aikin Umrah a kasa mai tsarki.

Matawalle ya dakatar da yakin zaben APC a Zamfara

Gwamnan ya ce zai mayar sa hankali kan zaman lafiya a jihar.

Kar ku zargi Obasanjo kan goyon bayan Peter Obi —Shehu Sani

Tsohon Sanatan ya ce ’yan siyasa za su iya neman goyon bayan IBB ko Abdulsalami

2023: Obasanjo ba zai iya kawo mazabarsa ba —Tinubu

Tinubu ya ce yana tausayin Peter Obi a zaben da za a shiga a wata mai kamawa.