Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Babu abin da ya hada ni da Gwamnonin G-5 a London —Tinubu

Tinubu ya karyata cewa ya yi ganawar sirri a London da gwamnonin PDP biyar, da aka fi sani da G-5

Ba na bukatar yakin neman zabe a 2023 —Gwamnan Gombe

Gwamnan ya ce ba shi da bukatar yin yakin neman zabe duba da ayyukan da ya yi wa jihar.

Abin kunya ne ga Buhari ya mika mulki ga ’yan adawa a 2023 – Shugaban APC

Ya ce babu wanda ya fi Buhari APC son ta lashe zabe

2023: ’Yan siyasa ne ke murde zabe ba mu ba – INEC

Kwamishinar ta ce harkar murdiyar zabe wannan sai ‘yan siyasa amma ban da INEC.

Osuntokun ya zama sabon shugaban yakin neman zaben Peter Obi

Akin Osuntokun ya zama sabon Darakta-Janar da Kwamitin Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa na Jami’yyar LP.