Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Za mu daukaka kara kan hukuncin kotu —Sadiq Wali 

Wali ya ce lauyoyinsa na nazarin hukuncin kotun kafin ya daukaka kara.

Ba rashin doka ba ne matsalar Najeriya —Naja’atu

Fitacciyar ’yar siyasa, Hajiya Naja’atu Bala Muhammad, ta ce babbar matsalar Najeriya ita ne rashin wadanda za su tabbatar da bin dokokin kasar

Tsohon Daraktan yakin neman zaben Gwamnan Gombe ya koma NNPP

Shi ne Daraktan kamfen din Gwamnan a 2011 da 2015

Ni zan jagoranci yi wa Tinubu kamfe a sabuwar shekara —Buhari

Buhari ya yi batan dabo tun bayan kaddamar da yakin neman zaben APC a Jos.

’Yan APC sun mutu, wasu sun nutse bayan yakin neman zabe a Delta

Mutane biyu sun mutu, uku kuma sun bace bayan yakin neman zaben Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa kuma dan takarar Gwamnan Jihar Delta a Jam’iyyar