Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Abin da ya sa Tinubu da Atiku kasa ambaton jam’iyyunsu

Farfesa Sani Malumfashi ya bayyana cewa za a ci gaba da samun ’yan siyasa da za su yi hakan a nan gaba a Najeriya

APC Ta Karbi Daruruwan Magoya Bayan PDP a Katsina

Daruruwan magoya bayan Jam’iyyar PDP ne suka sauya sheka zuwa APC a Katsina. Daraktan Yada Labaran Kwamitin Yakin Neman Zaben APC na jihar, Ahmad Abdu

Zan dawo da aikin yashe Kogin Neja muddin aka zabe ni – Tinubu

Ya yi alkawarin ne yayin kamfen dinsa a Minna

Peter Obi ya dage gangaminsa na jihohin Ekiti da Ondo

Jam’iyyar ba ta ba da bayar da cikakken bayani kan dalilin dage tarurrukan ba

Tinubu Ne Shugaban Kasa Mai Jiran Gado —Adamu

Abdullahi Adamu ya ce yadda mutane suka yi a dafifi a gangamin yakin neman zaben Tinubu ya nuna farin jinin APC a wurin ’yan Najeriya