Rikicin PDP: Sau 5 na zauna da Wike don yin sulhu —Atiku
Atiku ya ce har yanzu Wike yaje jira, ya ji da wacce zai zo.
Fagen Siyasa
Atiku ya ce har yanzu Wike yaje jira, ya ji da wacce zai zo.
A safiyar Litinin wasu da ba a san ko su wane ne ba sun cinna wa Ofishin Yakin Neman Zaben Jam’iyyar PDP na Jihar Gombe wuta.
“Obasanjo ya rubuta cewa babbar katobara ce, “zunubi ne a nada Atiku a matsayin shugaban Najeriya,” kuma har gobe a kan haka Obasanjo yake,” in ji Tin
Aminiya ta tattaro manyan alkawura 12 da ke cikin takardun manufofin manyan ’yan takarar shugaban kasan suka yi wa ’yan Najeriya.
Matasa sun yi wani jigo a Jam’iyyar APC Reshen Jihar Nasarawa tsirara bayan sun lakada mishi duka a wurin taron Jam’iyyar