Tsohon ministan sufuri ya sauya sheƙa daga PDP zuwa ADC a Sakkwato
Ya bayyana rikicin shugabanci a matsayin dalilin da ya sa ya fice daga jam’iyyar.
Fagen Siyasa
Ya bayyana rikicin shugabanci a matsayin dalilin da ya sa ya fice daga jam’iyyar.
Wannan na zuwa ne bayan hukuncin kotu da ya rushe shugabancin jam’iyyar a matakin jiha.
Tsohon gwamnan ya ce rikicin cikin gida da ya addabi PDP ne silar ficewarsa daga jam’iyyar.
Ɗan majalisar ya ce rikicin cikin gida da ya addabi NNPP ne dalilin da ya sa ya yanke shawarar ficewa daga jam’iyyar.
Gwamnan ya koma APC ne domin ci gaba da aiwatar da shirinsa na “Ceto da Sake Gina Zamfara” tare da fifita muradun al’ummar jihar.