Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ban taba faduwa zabe ba a rayuwata — Tinubu

Tinubu ya ce ba ya tsoron kara wa a zaben 2023 saboda yana da goyon Shugaba Buhari.

’Yan Kaduna za su yi kewar El-Rufa’i idan ya bar mulki – Uba Sani

Ya ce shekara 15 bayan yin Minista, har yanzu ‘yan Abuja na kewarsa

Ya yi bidiyon tsiraici don nema wa Tinubu nasara

Olaiya Igwe ya wallafa bidiyonsa yadda ya yi zindir a bakin teku yana rokon dodannin teku su ba wa dan takarar sa’a

Ku kuka talauta ’yan Najeriya —Gwamnoni ga Gwamnatin Tarayya

Kungiyar gwamnonin ta ce gazawar Gwamnatin Shugaba Buhari wajen cika alkawurinta na fitar da ’yan Najeriya daga talauci ne ya sa ’yan kasar suka wayi

2023: Bata lokaci kawai Atiku ke yi —Kungiyar Ohaneze

Kungiyar Kabilar Ibo ta ce abin da Atiku Abubakar ya shuka yake girba, don haka, gara ya daina bata lokacinsa da dukiyarsa…