Wike da Ortom sun kalubanci Buhari ya fallasa gwamnonin da ke sace kudaden kananan hukumomi
Wike ya ce Shugaba Buhari ya fito ya bayyana sunayen gwamnonin da yake zargi da sace kudaden kananan hukumomi ko kuma kalamansa su zama na bata suna.
Fagen Siyasa
Wike ya ce Shugaba Buhari ya fito ya bayyana sunayen gwamnonin da yake zargi da sace kudaden kananan hukumomi ko kuma kalamansa su zama na bata suna.
Jega ya ce yana da yakinin Najeriya za ta gudanar da sahihin zabe a 2023 duk da kalubalen da take fuskanta.
Zaben 2023 zakaran gwajin dafi ne tsakanin Sanata Abaribe da ya shekara 16 kan kujerar da Gwamna Ikpeazu da ke jin shi jama’ar mazabar ke so
Sai dai shugaban APC, Abdullahi Abbas, ya ce an murde zancen nasa ne, amma shi bai furta kalaman harzukawa ba.
APC ta ce batun cewa Tinubu ya tafi Amurka don ganawa da Shugaba Biden sharrin mahassada ne kawai a fagen siyasa.