Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

‘Ku zabi ’yan takarar PDP amma banda na Shugaban Kasa’

Nan ba da jimawa ba za mu yanke shawarar wanda ya kamata a zaba a kujerar Shugaban Kasa.

Zan fallasa barayin mai duk girmansu idan na ci zabe —Atiku

Atiku ya bayyana haka ne a gaban manyan ’yan kasuwa a Legas

Kano ta Tsakiya: Laila Buhari ce ’yar takarar PDP —Kotu

Kotun Daukaka Kara ta soke takarar Danburam Nuhu da Jam’iyyar PDP ta gabatar a kujerar Sanata mai wakiltar Kano ta Tsakiya

Gwamnan Adamawa: Kotu ta tabbatar da takarar Binani

Kotu ta umarci INEC ta sanya sunan Sanata Binani a jerin ’yan takarar gwamnan Jihar Adamawa a zaben 2023.

Kebbi ta Tsakiya: Zaben Sanata da zai fi na gwamna Zafi

Karon batta tsakanin tsohon Gwamnan Kebbi, Adamu Aliero da Gwamna Atiku Bagudu kan Kujerar Sanatan Kebbi ta Tsakiya a 2023