Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

2023: Mun yi tanadin zuwa zagaye na biyu a zaben Shugaban Kasa

Amma idan ba a yi amfani da su ba, INEC za ta lalata su

Aisha Buhari ta yi kunshi mai tambarin Tinubu

Ganin hotunan kunshin nata ya sa wasu ke masa fassara da cewa ya nuna 8 + 8 — wato Tinubu zai yi shekara takwas bayan shekara takwas na mijinta, Shuga

Zan dora daga nasarorin Buhari idan na ci zabe – Tinubu

Buhari ya ce suna da kwarin gwiwar Tinubu zai lashe zaben

2023: Akan da Akpabio za su daukaka kara kan hana su takara

’Yan takarar na Jam’iyyar APC sun kudiri niyyar daukaka kara kan hukuncin kotun da ta soke takararsu

’Yan takarar Gwamnan Gombe a kan sikeli

Ko a ’yan kwanakin nan Jam’iyyar NNPP ta karbi wasu fusatattun matan Jam’iyyar PDP.