Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Yadda ’yan takarar shugaban kasa za su magance matsalar tsaro

Sun bayyana haka ne a taron muhawarar da aka shirya musu, aka kuma tambaye su yadda za su magance matsalar tsaro da ke ci wa Najeriya tuwa a kwarya

Akwai kararrakin zaben fidda gwani 600 a gaban kotu —INEC

Akwai wata jam’iyya ita kadai ta shigar da korafi 70 a makon jiya.

Kwankwaso na zawarcin Doguwa zuwa NNPP

Jam’iyyar NNPP na zawarcin Alhassan Ado Doguwa ya dawo cikinta

Gara na mutu da in goyi bayan Atiku — Ortom

Ya bayyana haka ne a taron lafiyar cin abincin da ya shirya wa gwamnoni hudu na PDP a ranar Lahadi da dare.

Na daina damuwa da rikicin PDP —Atiku

Har yanzu ba mu cimma maslaha ba amma nun ci gaba da harkokinmu.