Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Jos ta Arewa: Kotun Daukaka kara ta soke zaben Hon. Agah

Kotun daukaka karar ta tabbatar da Muhammad Adam Alkali na Jam’iyyar PRP a matsayin zababben dan Majalisar Tarayyar mai wakiltar mazabar.

Abdullahi Adamu da cire N3bn ta bayan fage —Daraktocin APC

Tsoffin daraktocin Kwamitin Gudanarwar APC na zargi Shugaban Jam’iyyar na Kasa, da badakalar Naira biliyan uku

Jihar Shugaban PDP ta juya wa Atiku baya

Dattawan Binuwai da Gwamna Ortom sun janye goyon bayansu ga Atiku a zaben 2023, duk da cewa daga Jihar Binuwai Shugaban Jam’iyyar PDP na Kasa, Iyorchi

INEC ta ayyana ranar zabukan jihohin Bayelsa da Imo da Kogi

INEC ta cimma wannan matsaya ne a taronta na mako-mako da ta gudanar ranar Talata.

Magidanci ya fara tattaki daga Gombe zuwa Abuja saboda Tinubu/Shettima

Ya fara tattakin kilomita 425 domin gayyato Shettima zuwa Gombe