Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Fira ministar Birtaniya ta yi murabus

Fira Ministan Birtaniya, Liz Truss, ta ajiye mukaminta, kwana 44 bayan da fara aiki.

Zargin rashin lafiyar Atiku ya bar baya da kura

Tsohon Minista, Femi Fani-Kayode, ya yi zargin an garzaya da Atiku Faransa domin ganin likita

2023: Jam’iyyun Kano sun ki fara kamfe, mako 1 bayan kada gangar siyasa

APC mai mulki da babbar jam’iyyar adawa ta NNPP a Jihar Kano sun koma cacar baka ta kafofin yada labarai, maimakon yakin nema zabe gadan-gadan

Tinubu ya yi alkawarin hako mai da inganta tsaro a Arewa

Tinubu ya sha alwashin hako mai a Arewa da kuma inganta tsaro muddin aka zabe shi magajin Shugaba Buhari a 2023.

Da na ga dama da an cafke Peter Obi a Kaduna —El-Rufai 

El-Rufai ya ce ’yan Arewa wayayyun mutane ne, don haka babu bukatar ya rama abin da Peter Obi ya yi masa.