Za mu kawo wa Tinubu da Abba ƙuri’u masu yawan gaske a 2027 — Barau
Sanatan ya ce za su haɗa kai da sauran ‘yan jam’iyyar domin samun nasara a zaɓen 2027.
Fagen Siyasa
Sanatan ya ce za su haɗa kai da sauran ‘yan jam’iyyar domin samun nasara a zaɓen 2027.
Domin ’yan siyasa aƙalla 35 ne suka fito fili suka nuna sha’awarsu ta hanyar liƙa fastocin a allunan da suka mamaye garin Lafia babban birnin jihar.
Gwamna Fintiri na cikin gwamnoni uku kaɗai da suka rage a jam’iyyar adawa daga yankin Arewa, ragowar biyun su ne Gwamnan Bauchi da Zamfara.
Tsohon gwamnan ya ce APC ta sa ana kama waɗanda ake adawa da gwamnatinta.
Ban taɓa kiran Uba Sani ba tun bayan bari na mulki. Shi ne zai kira ni idan yana buƙatar shawara.