Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

‘Tinubu ba zai wulakanta Kiristoci ba’

Abin fa na harkar siyasa ba haka yake ba.

Makarkashiyar tsige Shugaban INEC ta tayar da kura

Tsarin da INEC ta tanada ya sa zai yi wuya a yi magudi a Zaben 2023.

Ba Za Mu Sake Amincewa Da Inkonkulusib Ba A Kano —Abba Gida-Gida

Dan takarar Gwamnan Jihar Kano na NNPP, Abba Kabir Yusuf, ya ce jam’iyyar da magoya bayanta ba za su sake amincewa da inkonkulusib ba a zaben 2023. Da

Kungiyar yakin neman zaben Atiku a Kano ta juya masa baya

Mutum miliyan biyu daga jihohi 19 na Arewacin Najeriya da Abuja suka ajiye tafiyar Atiku, in ji shugaban kungiyar, Abdallah A. Gama.

Ya kamata ’yan Najeriya su manta da kura-kuran mulkin PDP —Adetokunbo

Wani mamba a Kwamitin yakin neman zaben PDPm Adetokunbo Pearse, ya roki ’yan Najeriya da su mance da kura-kuarn da jam’iyyar ta tafka lokacin mulkinta