Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Trump na neman CNN ta biya shi diyyar Dala miliyan 475

Donald Trump yana zargin CNN da neman bata masa domin yakar burinsa na neman takarar shugaban kasar Amurka a zaben 2024

Peter Obi ya kai wa Wike ziyara

Ganawar Obi da Wike ita ce karo na biyu tun bayan da aka soma buga kalangun tunkarar Zaben 2023.

Yadda rungumar kaddarar Ahmed Lawan ta kawo karshen zamansa a majalisa na shekara 24

Tun da aka dawo Dimokuradiyya a 1999 ake damawa da shi a Majalisar Tarayya

Sowore ya yi arangama da Al-Mustapha da Shettima a taron zaman lafiya

Sowore ya nuna wa Al-Mustapha da Kashim Shetimma yatsa a taron sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a zaben 2023

Za mu sanya wa jam’iyyu ido kan kudaden yakin neman zabe — INEC

INEC ta kuma ce za ta sa ido kan kalaman batanci