Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Jonathan da Wike sun kaurace wa kaddamar da yakin neman zaben Atiku

An kaddamar da takarar ne ranar Laraba a Abuja

Majalisa ta fara muhawara kan kudurin dokar Mulkin Karba-karba

Majalisar Dattawa ta fara muhawara kan kudurin kafa dokar mulkin karba-karba tsakanin shiyyoyin siyasar Najeriya.

Yau ce ranar fara yakin neman zaben 2023 a Najeriya

’Yan takara 18 za su fafata a zaben shugaban kasa na 2023 wanda masu zabe miliyan 84 za su kada kuri’a

Takarar Sanata: Shugaban Majalisar Dattawa ya koma dan kallo a zaben 2023

Kotu ta soke takarar Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ta bai wa Bashir Macina a matsayin dan takarar APC a kujerar Sanatan Yobe ta Arewa a zabe

Dattawan Kirista sun gargadi Tinubu kan raba kawunan mabiyansu a Arewa

Muna gargadin APC kan ta daina amfani da kudi tana haifar da rabuwar kawuna a tsakanin Kiristoci.