APC ta dage fara yakin neman zaben Shugaban Kasa har sai abin da hali ya yi
APC ta ce za ta sanar da sabon lokaci a nan gaba
Fagen Siyasa
APC ta ce za ta sanar da sabon lokaci a nan gaba
A ranar Laraba ce dai jam’iyyar za ta fara yakin neman zaben
Ana ganin Sanata Uba Sani zai tabuka sosai saboda kasancewarsa dan jam’iyya mai rike da mulkin jihar.
Za a gudanar da zaben Shugaban Kasa a ranar 25 ga Fabrairun badi.
Dalilin da Buhari ya hana a saka sunan Mataimakinsa a cikin Kwamitin Yakin Neman Zaben Tinubu.