Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Wike ya tafi Turai bayan caccakar Atiku da Ayu

Wata majiya a Gidan Gwamnatin Jihar Ribas da ta nemi a sakaya sunanta ta tabbatar da tafiyar gwamnan amma ta ki bayyana inda ya nufa.

Tinubu ya yi min tayin kujerar Sanata —Wike

Wike ya ce ya yi watsi da tayin Tinubu da sauran jam’iyu da ke zawarcin sa domin cin zaben 2023

Dauda Dare ya sake lashe zaben dan takarar gwamnan PDP a Zamfara

Alhaji Dauda Dare ya samu kuri’u 422.

Kotun Koli ta yi watsi da batun tsayar da dan takarar shugaban kasar PDP daga Kudu

Mai Shari’a Jauro ya ce mai karar ba shi da hujja, saboda batun tsayar da dan takara al’amarin cikin gida ne da ya kebanci jam’iyyun

An zabi Tambuwal a matsayin sabon Shugaban Kungiyar Gwamnonin Najeriya

A ranar Alhamis, Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya damka ragamar shugabancin Kungiyar Gwamnonin Najeriya ga takwaransa na jihar Sakkwato, Aminu W