Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Wanda za mu goya wa baya a Zaben 2023 —Manyan Arewa

Jagororin Arewa sun ce babu dan takarar shugaban kasa da za su goyi baya a zaben 2023, sai wanda zai magance matsalar tsaro da sauran kalubalen yankin

Har Yanzu Shekarau ne dan takarar NNPP a Kano ta Tsakiya —INEC

INEC ta ce lokaci ya kure ne maye gurbin Shekarau a matsayin dan takarar Sanata

2023: Bangaren Wike ya fice daga kwamitin yakin neman zaben Atiku

Sun ce babu abin da zai sa su yi a kwamitin, face Shugaban Jam’iyyar PDP na Kasa, Iyorchia Ayu, ya sauka daga mukaminsa.

Kotu ta soke zaben fid-da gwanin APC na Gwamnan Taraba

Kotun ta ba da umarnin sake zaben fid-da gwanin

Kotu ta soke zaben Sanata Bwacha dan takarar Gwamnan Taraba a APC

Kotu ta umarci INEC ta kwace takardar shaidar cin zaben da ta bai wa Bwacha a gudanar da sabon zabe cikin kawan 14