Wanda za mu goya wa baya a Zaben 2023 —Manyan Arewa
Jagororin Arewa sun ce babu dan takarar shugaban kasa da za su goyi baya a zaben 2023, sai wanda zai magance matsalar tsaro da sauran kalubalen yankin
Fagen Siyasa
Jagororin Arewa sun ce babu dan takarar shugaban kasa da za su goyi baya a zaben 2023, sai wanda zai magance matsalar tsaro da sauran kalubalen yankin
INEC ta ce lokaci ya kure ne maye gurbin Shekarau a matsayin dan takarar Sanata
Sun ce babu abin da zai sa su yi a kwamitin, face Shugaban Jam’iyyar PDP na Kasa, Iyorchia Ayu, ya sauka daga mukaminsa.
Kotun ta ba da umarnin sake zaben fid-da gwanin
Kotu ta umarci INEC ta kwace takardar shaidar cin zaben da ta bai wa Bwacha a gudanar da sabon zabe cikin kawan 14