Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Rikici ya kunno kai a APC a Kano bayan sauya shekar Abba

Rahotanni daga Kananan Hukumomin Birnin Kano da Dawakin Tofa sun nuna cewa akwai sabani da ke tasowa a cikin jam’iyyar, inda aka ce manyan ’yan jam’iy

Tinubu za mu zaba a 2027 —Sheikh Jingir

Ya bayyana imanin cewa Tinubu ba zai ci amana ba, kuma shi da mataimakinsa suna da kyakkyawar alaka, sabanin jita-jitar zaman doya da manja tsakaninsu

Ana zanga-zangar neman tura sakamakon zabe ta intanet ta barke a Majalisa

A makon jiya ne kura ta tashi bayan bullar labarin cewa majalisar ba ta amince da tura sakamakon zabe kai tsaye ta intanet ba.

’Yan siyasa su daina amfani da matasa wajen tayar da tarzoma — Uba Sani

Kowane ɗan siyasa yana da ’ya’ya. Su fito da su su je su yi harkar siyasa a titi, kada su saka ku.

Babu tattaunawa tsakanin Kwankwaso da APC —Kwankwasiyya

Kakakin kungiyar, Dakta Habibu Sale Mohammed, ya fitar, ta bayyana cewa Kwankwaso bai taba shiga shiga tattaunawa da APC ko Shugaba Bola Ahmed Tinubu