Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

NNPP ta yi Allah wadai da rufe ofishinta a Borno

Kwankwaso ya yi kira ga magoya bayan jam’iyyar da su kwantar da hankali da kuma bin doka da oda.

#ShettimaChallenge: Da gangan na sanya Kanbas Zuwa taron Kungiyar Lauyoyi —Kashim Shettima

Dan takarar mataimakin shugaban kasa a Jam’iyyar APC Sanata Kashim Shettima, ya ce da gayya ya yi shigar da ta janyo ce-ce-ku-ce a kafafen sada

Obasanjo da Peter Obi sun gana da Wike a Landan

Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo da dan takarar Shugaban Kasa a Jam’iyyar LP, Peter Obi, sun gana da Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, a bi

Wike ya cancanci zama mataimakin shugaban kasa a APC —Masari

Masari ya gaskata cewa an yi taro a Landan tsakanin Wike da Tinubu, kan yadda za su hada hannu domin APC ta lashe zaben 2023.

’Yan sanda sun kama dan takarar Sanatan NNPP a Maiduguri

An kuma kulle sakatariyar jam’iyyar da ke jihar