Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ko babu Wike PDP za ta ci zabe a Ribas —Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce Gwamnan Jihar Ribas Nyesom Wike, ba shi da tasirin da zai hana Jam’iyyar PDP samun nasara a zabe

Ganawar Tinubu da Wike a Landan ta rikita PDP

Wata majiya da ta halarci zaman ta ce, “Ganawar ta yi mana dadi kuma za a ci gaba da gudanar da makamanciyarta tsakanin bangarorin biyu.”

Ganduje zai ba matashi mafi karancin shekaru mukamin Kwamishina

Matashin zai kasance irinsa na farko da aka taba yi wa mukamin Kwamishina a shekarunsa.

Batun Cewa Atiku Zai Mayar Da Jami`o`in Tarayya Hannun Jihohi Ba Gaskiya Ba Ne —Paul Ibe

Paul Ibe, mashawarcin dan takarar shugaban kasa a jam’iyar PDP Atiku Abubakar, ya ce batun da wasu kafafen yada labarai a Najeriya ke yadawa cewa Atik

Yadda taron Kungiyar Lauyoyi ya hada ’yan takarar Shugaban Kasa

Taron ya gudana ne ranar Litinin a Otel din Eko Hotels and Suites da ke yankin Victoria Island a Legas.