Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Yadda sayar da kuri’a ke barazana ga dimokuradiyyar Najeriya

Abin takaici, a lokacin zabe, masu jefa kuri’a su dauki lokacin tamkar lokaci ne na sharbar jar miya a gidajensu.

Shugaban karamar hukuma ya sauya sheka daga PDP zuwa APC a Sakkwato

Ana alakanta sauya shekar da hana shi takara da aka yi a PDP

Tikitin Musulmi da Musulmi ya gwara kan Tinubu da Atiku

Abin bakin ciki ne mutum kamar Atiku ya rika shara karya.

Kwankwaso ya gargadi ’yan majalisa kan tsige Buhari

Kwankwaso wanda tsohon Ministan Tsaro ne ya gargadi ’yan Majalisar kan zumudin neman tsige Buhari

Takarar Musulmi da Musulmi: Babachir ya nemi ‘yan Najeriya su yi watsi da Tinubu 

Babachir ya nemi ‘yan Najeriya da su yi watsi da takarar Bola Tinubu.