Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Atiku ya yi karairayi a kaina —Wike

Wike ya yi martani ga kalaman Atiku da ya yi a kansa.

Tsige Buhari: Sanatoci sun raina hankalin ’yan Najeriya —Garba Shehu

Fadar Shugaban Kasa ta ce tsabar raina hankalin ’yan Najeriya ne ya sa wasu sanatoci dauko hayaniyar neman tsige shugaban kasa Buhari. Kakakin Shugaba

Sanata Gobir ya zama sabon Shugaban Masu Rinjaye a Majalisar Dattawa

Ya maye gurbin Sanata Yahaya Abdullahi da ya sauya sheka PDP

Zaben 2023: Jam’iyyu 14 da ke takarar Gwamnan Kano

Aishatu Mahmud ta jam’iyyar NRP ita ce mace tilo da ta tsaya takarar kujerar gwamnan.

Rikicin siyasa ya yi awon gaba da kujerar Firaministan Italiya

Ya mika takardar ajiye aiki ne ranar Alhamis