Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gwamnonin APC sun ziyarci Wike a Fatakwal

PDP ta sha alwashin za ta rarrashi gwamna Wike ci gaba da zama a cikinta.

2023: Peter Obi ya zabi Yusuf Baba-Ahmed abokin takara

Kudirin jam’iyyar ba zai cika ba dole sai an hada mutane masu aniya iri daya.

PDP ta zabi ’yar wasan kwaikwayo a takarar Mataimakiyar Gwamnan Legas

Ta sami nasarar ce bayan ta doke mutum biyar

Kwankwaso ne Silar Talaucin ’Yan Najeriya 100m —Peter Obi

Peter Obi ya yi wa Kwankwaso raddi kan cewa an jima da barin al’ummar Ibo da ma yankin Kudu maso Gabashin Najeriya nisa a baya a siyasa.

Idan na zama Shugaban Kasa yajin aikin ASUU zai zama tarihi – Kwankwaso

Ya ce in aka bibiyo tarihin mulkinsa a Kano, ba ya wasa da ilimi