Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Shugaban PDP na Kano ya bukaci shugaban jam’iyyar na kasa ya yi murabus

Yi wa yankin Kudu adalci shi ne Iyorchia Ayu ya cika alkawarin da ya dauka na ajiye mukaminsa.

An Zabi El-Rufai Abokin Takarar Tinubu

Kwamitin kamfe na Tinubu ya yi ittifakin dole abokin takararsa ya fito daga Arewa maso Yamma, yanki mafi yawan kuri’i a Najeriya.

Fiye da mambobin APC 5,000 sun sauya sheka zuwa PDP a Katsina

Babu abin da muka gani a mulkin APC sai rashin adalci, fatara, yunwa, garkuwa da mutane da kashe-kashe.

Abin da ya sa ba zan yarda na yi wa kowa Mataimaki ba – Kwankwaso

Ya ce idan ya karbi Mataimaki, NNPP za ta iya rushewa

‘Dole Tinubu ya dauki Mataimaki daga Arewa maso Yamma’

Sun bigi krijin cewa su ne suke da ruwan kuri’u